Wani Bawan Allah yazo wajen wani malami Yace Yanaso ya Saɓawa Allah, sai malamin Yace masa, Idan Zaka saɓawa Allah Toh Ga Shawara Guda Biyar 



  1. Kaje inda ba zai ganka ba 
  2. Kaje Kayi a kasar da ba ta Allah ba  
  3. Kar kaci arzikin sa
  4. Sannan idan ya kiraka lahira kar kaje 
  5. Sannan idan Yace Kashiga wuta kar kashiga

  6. Karshe mutumin yace malam natuba 

    Sai makamin Yacemasa to zaman lafiyarka kawai ku daidata Da Allah 

    Allah kasanyamu a cikin bayinka na kwarai Ammmeeen